01/05/2025
DA ƊUMI ƊUMI: Al'ummar Musulmai Sun Nuna farin cikinsu Bisa jin Wannan daddaɗan Labarin, Za'a Rubuta Sunan Ganduje A Cikin Kundin Sunayen Mutanen Da S**a Ba Wa Musulunci Gagarumar Gudunmawa A Ƙarni Na 21 A Cikin Kundin Tarihin Musulunci
Ƙasar Saudiyya ta duƙufa wajen tsara biki na musamman domin karrama mai girma tsohon gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje a dalilin namijin ƙoƙarinsa wajen musuluntar da maguzawa sama da mutum dubu goma batare da zubar da jini ba.
A cewar mahukuntar ƙasar, abin da Gandujen ya yi wata babbar gudunmawa ce ga addinin musulunci wacce babu wani ɗan siyasa da ya taɓa ba da irinta a Afrika ta yamma gaba ɗaya a wannan ƙarni na 21 tayadda hakan ke nuni da yadda gwamnan ya cancanci yabo.
Ƙasar ta Saudiyya ta kuma ƙara da cewa a dalilin wannan ƙoƙari da Ganduje ya yi, za ta rubuta sunansa a cikin kundin tarihinta wanda ta samar domin rubuta sunayen mutanen da ke ba wa musulunci gudunmawa mai girma a Nahiyar Afrika.
Wannan dai ba shi ne karo na farko da ƙasar ta Saudiyya tayi bah.
Allah ya kara maka karfin gwiwa taimakon addini.